Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda na Jihar Katsina ya sake nada Injiniya Sirajo Yazid Abukur a matsayin Manajan Darakta na Hukumar Kula da Hanyoyi ta Jihar Katsina, KASROMA. A wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan kan harkokin yada labarai Isah Miqdad ya fitar, gwamnan ya …
Read More »Tsohon Shugaban Hukumar Maritime Munir Ja’afaru, Ya Samu lambar Yabo
Shahararren gidan Talabijin din nan na Qausain TV, ya baiwa tsohon Manajan Daraktan Hukumar Kula da Jiragen Ruwa ta Kasa, Alhaji Munir Ja’afaru lambar yabo ta “Award of Excellence”. Shugaban Gidan Talabijin na kasa Malam Nasir Idris ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin a …
Read More »KALANDAR MUSULUNCI: GOBE LARABA HUTU NE A JIHAR KANO, OYO DA JIGAWA
KALANDAR MUSULUNCI: GOBE LARABA HUTU NE A JIHAR KANO, OYO DA JIGAW Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta ayyana gobe Laraba, 19 ga watan Yuli, 2023 a matsayin ranar aiki – kyauta domin murnar shiga sabuwar shekara ta Musulunci ta 1445. Hakan na …
Read More »An Karawa Litar Mai Farashi A Najeriya
….A Abuja 617 A Legas 568 Daga Imrana Abdullahi Shugaban kamfanin kula da hada hadar Mai fetur Mele Kyari ya tabbatar da karin farashin man Da yanzu za a rika shan man fetur a duk lita daya kamar yadda ya bayyana a garin Abuja naira 617 yayin da a …
Read More »Gwamnan Bauchi Ya Sauke Shugabannin Rikon Karamar Hukumar
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya rusa dukkan kwamitocin riko na kananan hukumomi ba tare da bata lokaci ba sakamakon karewar wa’adinsu na ofis. Sakataren gwamnatin jihar, Ibrahim Muhammad Kashim ne ya mika takardar amincewar gwamna Bala Muhammad a ranar Talata a cikin wata sanarwa da ya …
Read More »Yan Mata Masu Karancin Shekaru Sun Yi Garkuwa Da Kansu, Suna Neman Kudin Fansa Daga Iyaye
Jami’an Amotekun sun kama wasu ‘yan mata guda biyu da ba su kai shekaru ba bisa zarginsu da yin garkuwa da su a Oka-Akoko, karamar hukumar Akoko ta Kudu maso Yamma a jihar Ondo. . ’Yan matan masu shekaru 15 da 13 da ke karamar sakandare ta 3 da …
Read More »A Zamfara An kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne bayan sun dawo daga aikin Hajji
Jami’an tsaro sun kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da matansu da kuma masu ba da labari da ba a bayyana adadinsu ba bayan dawowarsu daga kasar Saudiyya don gudanar da aikin Hajjin da aka kammala Bana. An kama su ne a filin jirgin saman Sultan Abubakar III …
Read More »Cire Tallafin: Shugaban Kwamitin Kula da Lafiyar Jama’a Ya Tabbatarwa ‘Yan Najeriya Samun Agaji
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kwamitin rage radadin cire tallafin man fetur kuma Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Dokta Nasir Idris ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa ana ci gaba da kokarin dakile illolin cire tallafin man fetur. Wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan Ahmed Idris ya fitar, ta nuna …
Read More »Za Mu Yi Aikin Baiwa Sarakunan Gargajiya Matsayi A Tsarin Mulki – Kakakin Tajudeen
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Najeriya Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, a ranar Asabar, ya ce majaliaar wakilai za ta yi aiki don tabbatar da cewa sarakunan gargajiya suna da rawar da tsarin mulki ya tanadar masu hakan zai taimakawa kasa kwarai. Shugaban majalisar Abbas ya ce hakan ya …
Read More »Manoman Sakkwato Suna Bukatar Takin Zamani Ba Soki burutsu Ba – Inji PDP
Daga Imrana Abdullahi An jawo hankalin gwamnatin Jihar Sakkwato kan gaggawa da bukatar samar da takin zamani ga manoman jihar. Wannan dai kokarin jan hankali daga Jam’iyyar PDP na zuwa a dai dai lokacin da ake ganin Gwamnatin Jihar karkashin APC ta karkata wajen al’amuran da suka saba da muradun …
Read More »
THESHIELD Garkuwa