Home / Labarai (page 36)

Labarai

EFCC Ta Gayyaci Tallen, Tsohuwar Minista

Tsohuwar ministar ma’aikatar da kula da harkokin mata Uwargida Pauline Talken ta je hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ranar Juma’a don amsa tambayoyi kan zargin karkatar da kudi naira biliyan Biyu (2)  a lokacin da take kan mulki. An ruwaito Tallen, ta …

Read More »

GWAMNAN ZAMFARA YA CE A RIKA KIRANSA DAUDA LAWAL

DAGA IMRANA ABDULLAHI Kamar dai irin yadda babban mataimaki na musamman ga Gwamnan Jihar Zamfara a kan harkokin yada labarai Mustapha Jafaru Kaura ya fitar da wata sanarwa da aka mikawa kafafen yada labarai cewa Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan …

Read More »