Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya ya zama shugaban kungiyar Gwamnonin arewacin Najeriya. Majiyarmu ta tabbatar mana cewa Gwamnan Gombe dai ya samu nasarar lashe zaben Gwamnan Jihar da ke jiran rantsuwa domin ci gaba da zama Gwamnan Jihar Gombe a karo na biyu, …
Read More »AN RUSHE MAJALISAR ZARTASWAR JIHAR KANO
DAGA IMRANA ANDULLAHI A kokarin Gwamnayin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na ganin an mika ragamar mulkin Jihar a hannun zabbiyar Gwamnati, Gwamna Dokta Abdullahi Umar Ganduje da ake yi wa lakabi da Gandun aiki ya bayar da umarnin kowa ne kwamishina da mai ba Gwamna …
Read More »El- Rufa’I Ya Cire Sarakuna 2 Da Masu Unguwanni 2
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El- Rufa’I tuni ya amince da cire sarakunan Arak da Piriga Jonathan Paragua Zamuna da tsohon Soja mai ritaya Janar Aliyu Iliyah Yammah baki dayansu. A cikin wata takardar sanarwa daga kwamishiniyar ma’aikatar da ke kula da kananan hukumomi Umma Ahmad da ta fitar a …
Read More »Hajiya Aminatou Abdoulkarim Muhammad Alakiri Ce
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna. Wadansu masu kishin al’ummar kasar Janhuriyar Nijar mazauna Najeriya sun bayyana Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad da cewa alkairi ce ga kasashen Najeriya da Nijar. Wadansu mata ne da suka Dade a tarayyar Najeriya tun suna yan kananan yara suna tare da iyayensu har a yanzu sun …
Read More »Matasa Sun Kashe Barawon Mashin A Soba
…..Wasu Fusatattun Matasa Sun Kashe Wanda Ake Zargi Da Satar Mashi Suka Kona Gawarsa A Soba Wadansu Fusatattun matasa a karamar hukumar da ke cikin Jihar Kaduna sun kashe wani matashi mai shekaru 25 da aka bayyana sunansa da Sani Adamu da yake a Tashar Iche Maigana sun kuma Kona …
Read More »A Fito Da Hujjar Da Ke Kalubalanta ta, Shugaban Efcc Ya Mayarwa Matawalle
Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar Efcc a tarayyar Najeriya Abdulrasheed Bawa, Ya Cewa Gwamnan Jihar Zamfara ya Fito da hujjar da yake daa ita a Kan batun neman cin hanci da ya yi masa Matawalle ya yi kira ga shugaban hukumar ta Efcc da ya ajiye aikinsa, inda ya ce …
Read More »Abdulrasheed Bawa Ya Nemi In Bashi Cin Hancin Dala Miliyan Biyu – Gwamna Matawalle
…A cikin wadansu kalamai da bangarori biyu na Gwamna Matawalle na Zamfara da kuma shugaban hukumar Efcc suka yi wa Juna ya sa muka yi maku tsakure a kan kalaman nasu kamar yadda suka gudana. Gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa, da …
Read More »El – Rufa’I Zai Rusa Kaddarori, Ya Kwace Takardun Mallakar Kaddarorin Makarfi
Daga Imrana Abdullahi GWAMNAN Jihar Kaduna Malam Nasir el-Rufai, ya kwace takardar mallakar filin da Gwamnatin Jihar ta ba tsohon Gwamnan Kaduna Alhaji Ahmad Muhammad Makarfi na Kaddarori guda Tara (9). Su dai wadannan Kaddarori na tsohon Gwamna Makarfi tuni har an yi masu lambar za a rushe su gaba …
Read More »Za Mu Kakkabe Matsalar Masu Kwacen Waya A Funtuwa – Lawal Sani
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’umma baki daya da su tashi tsaye wajen bayar da gudunmawarsu domin a kawar da matsalar lalacewar tarbiyya wadda ta haifar da wasu matasa suka dauki halayyar yi wa jama’a kwacen wayoyin hannu. Shugaban karamar hukumar Funtuwa da ke Jihar Katsina Malam …
Read More »Likitoci Masu Neman Kwareww Sun Shiga Yajin Aiki A Najeriya
Sakamakon irin yadda aka samu kudewar al’amuran kula da walwalar Likitoci musamman masu neman kwarewa a tarayyar Najeriya ya sa kungiyar tasu ta bayar da sanarwar tafiya yajin aikin gargadi na kwanaki Biyar daga yau Laraba zuwa ranar litinin 22 ga wannan watan. Kamar dai yadda bayanai suka gabata Likitocin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa