Allah Ya Yi Wa Sarkin Sudan Na Kontagora Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Kontagora na cewa Allah ya yi wa Sarkin Kontagora Alhaji Sa’idu Na – Maska rasuwa Kamar dai yadda zaku iya gani a wannan labarin hoton marigayin ne. Da haka muke addu’ar Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari.
Read More »Sai Mun Ga Bayan Ta’addanci A Jihar Zamfara – Matawalle
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa ya na nan a cikin Jihar Zamfara tare da sauran al’umma a kokarin ganin an magance aikin yan Ta’adda da ayyukansu baki daya don haka kowa ya kara hakuri aikin da ake yi nasara ce …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Yayan Wani Mai Unguwar Sabuwar Kasa Guda 4
Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda mutanen garin suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigan sun kai hari a garin Sabuwar kasa ne da ke karamar hukumar Kafur da sanyin safiyar ranar Litinin sun kuma yi awon gaba da iyalan Alhaji Hamza Umar, Sato sun ta fi da yayansa guda hudu. …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Kanwar Mataimakin Shigaban Majalisar Dokokin Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu yan bindigar da sula kai Hari garin Tafoki a karamar hukumar Faskari cikin Jihar Katsina sun sace kanwar mataimakin shugaban majalisar dokokin Jihar Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki. Wadda aka sacen dai mai suna Asma’u Dalhatu, an sace ta ne da sanyin safiyar ranar Lahadi. …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Matar Dan Majalisa Da Yayansa Biyu
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu mutane da ake zargin cewa yan bindiga ne masu satar mutane sun kai hari garin Kurami da ke karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina da misalin karfe 8: 30 na daren ranar jiya Asabar. Bayanan da muke samu na cewa yan bindigar sun sace uwargidan dan …
Read More »A Gaggauce An Kama Kasurgumin Mai Sata Da Kashe Mutane
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin jami’an tsaron tarayyar Najeriya na ganin sun magance dukkan matsalar tsaron da ake fama da ita na satar jama’a domin karbar kudin fansa da kuma satar Dabbobi wanda duk hakan ke yin sanadiyyar salwantar Dukiya da rayukan jama’a, a halin yanzu rahotannin da muke samu …
Read More »Bamu Da Murya Daya – Dokta Nura Khalid
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Malamin addinin musulunci a tarayyar Najeriya mai suna Dokta Nura Khalid, ya bayyana rashin samun hadin kai a tsakanin malaman addinin Islama a matsayin babbar matsalar da ke addabar harkar Koyar da addinin musulunci a kasar. Nura Khalid ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »Buhari Ya Cire Ministan Noma Da Wutar Lantarki
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Shugaba Muhammadu Buhari na ganin al’amura sun inganta a fadin tarayyar Najeriya ya sauke ministoci biyu na ma’aikatun Noma Sabo Nanono da kuma na Lantarki Sale Mamman. Bayanin hakan na kunshe na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin shugaban Najeriya, Femi Adesina ya …
Read More »Gwamnatin Kaduna Ta Dakatar Da Kasuwannin Birnin Gwari,Chikun,Giwa,Igabi Da Kajuru Masu Ci Sati Sati
Mustapha Imrana Abdullahi …An hana sayar da Fetur a cikin jarkoki a kananan hukumomin Birnin Gwari,Chikun,Giwa,Igabi Da Kajuru. Bayan yin duba sosai a game da harkokin matsalolin tsaro hukumomin tsaro sun fitar da wadannan matakai, bisa duba da wannan yanayi Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da Dakatar da dukkan wadannan …
Read More »
THESHIELD Garkuwa