Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana rayuwar marigayi Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin rayuwa mai cike da abin ko yi. Tambuwal ya ce hakika duk wani shugaban siyasa da mai mulki ya tabbatar da yin ko yi da irin yadda marigayin ya yi rayuwarsa mai …
Read More »An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu
An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Dakatar da babban kansila a masarautar Zazzau wato wazirin Zazzau Alhaji Ibrahim Aminu. Takardar dakatarwar da babban kansilan an aike masa da ita ne daga ma’aikatar kula da harkokin kananan hukumomi da masarautun gargajiya a ranar Alhamis …
Read More »Shugaban NURTW Aliyu Tanimu Zariya Ya Kai Wa Sarkin Zazzau Ziyara
Shugaban kungiyar Direbobi ta kasa reshen Kaduna kwamared Alhaji Aliyu Tanimu Zariya, a lokacin da ya kai ziyarar taya murna ga mai martaba Sarkin Zazzau bisa matsayin Sarkin Zazzau na 19 da Allah ya bashi, a kwanan nan.
Read More »An Fasa Ofishin Alkalin Babbar Kotun Da Ke Shari’ar Sarkin Zazzau A Dogarawa
Imrana Abdullahi Biyo bayan yadda aka fasa ofishin mai shari’a a babbar kotun da ke Shari’a kan nada sabon Satkin Zazzau da iyan Zazzau Bashar Aminu ya kai a halin yanzu bayanai daga birnin Zazzau sun tabbatar mana cewa tuni mai gadin kotun na can yana amsa tambayoyi game da …
Read More »Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II
Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba tsohon Sarkin Kano Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana marigayi tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin mutumin da ya bautawa kasa baki daya. Mai martaban ya bayyana …
Read More »Marigayi Balarabe Musa Mutum Ne Mai Gaskiya Da Aiki Tukuru Domin Ci Gaban Kasa
Imrana Abdullahi An Bayyana tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna marigayi Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, a matsayin mutum mai Gaskiya, Juriya da rikon Amana. Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kaduna Alhaji Lawal Sama’ila Yakawada ya bayyana hakan lokacin da yazo gaisuwar rasuwar marigayin a gidansa da ke layin Aliyu Turaki …
Read More »An Sace Malamin Makaranta, Yara Biyu, An Yi wa 1 Rauni A Zariya
An Sace Malamin Makaranta, Yara Biyu, An Jiwa 1 Rauni A Zariya Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Zariya na cewa wadansu yan bindiga da ya zuwa yanzu ba a san ko su wanene ba sun sace wani babban Malamin makarantar Nuhu Bamalli Injiniya Bello Atiku da yara …
Read More »Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman
Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman Imrana Abdullahi Dan majalisar Wakilai ta tarayya mai wakiltar karamar hukumar Kaduna ta Arewa honarabul Sama’ila Suleiman ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Sama’ila Suleiman ya ce hakika daya da daya idan za a …
Read More »An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna
An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida Malam Samuel Aruwan sun yi nasarar kama wadansu mutane uku da suke yada bayanan karya wai za a kai hari a wani …
Read More »An Yi Rashin Babban Gwarzo Mai Kishin Kasa – Ramalan Yero
An Yi Rashin Babban Gwarzo Mai Kishin Kasa – Ramalan Yero Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Muktar Ramalan Yero ( Dallatun Zazzau) ya bayyana rasuwar tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin wani babban rashin da zai yi wahalar cikewa. Tsohon Gwamna Mukatar Ramalan …
Read More »
THESHIELD Garkuwa