Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu a halin yanzu daga cikin garin Kaduna na cewa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, ya rasu. Bayanin rasuwar tasa ya fito daga tsohon ssnatan yankin Kaduna ta tsakiya kwamared Shehu Sani da ya rubuta sanarwar mutuwar a shafinsa na tuwita …
Read More »Allah Ya Yi Wa Dan Iyan Zazzau Yusuf Ladan Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Dan Iyan Zazzau Yusuf Ladan Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Allah Ya Yi Wa Alhaji Yusuf Ladan Dan Iyan Zazzau rasuwa, ya rasu ne bayan yar gajeruwar rashin lafiya ya rasu ne da safiyar yau Talata a gidansa da ke layin Maiduguri cikin garin Kaduna. Mai shekaru …
Read More »Dalilin Da Yasa Na Zabi Bamalli Sarkin Zazzau – El- Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana nadin sabon Sarkin Zazzau Jakada Ahmad Nuhu Bamalli a matsayin sarki na 19 daga tsatson Fulani an yi ne domin Gwamnati ta gyara irin abin da turawan mulkin mallaka suka yi na rashin adalci. Gwamnan …
Read More »Gobe Za A Ba Sarkin Zazzau Sandar Mulki
Ana Gayyatar Daukacin Jama’a Da Su Halarci Nadin Sabon Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babban kwamitin shirye shiryen baiwa Sabon Sarkin Zazzau mai martaba Jakada Nuhu Bamalli na 19, Sandar mulki karkashin jagorancin kwamishina ma’aikatar kananan hukumomi da masarautun gargajiya Alhaji Jafaru Sani, na gayyatar daukacin al’umma da su halarci …
Read More »Matawalle Ya Kafa Dokar Yin Bacci A Wajen Jihar Zamfara
Matawalle Ya Kafa Dokar Yin Bacci A Wajen Jihar Zamfara Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Muhammad Matawallen Maradun, ya sanar da dokar yin hani ga duk wani shugaban karamar hukuma da Sarakuna da kada su sake a same su da rashin kwana a cikin Jihar Zamfara na …
Read More »Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Azare Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Bauchi na cewa Allah ya yi wa fitaccen mafaraucin nan da ke kama yan fashi da makami Alhaji Ali Kwara rasuwa. Alhaji Lamara Garba Azare wanda ya bayyana cewa sun yi makarantar sakandare tare …
Read More »Gwamnan Matawalle Zai Kawo Karshen Cin Zarafin Yara
Takardar Manema Labarai GWAMNAN MATAWALLE YA HIMMATU DOMIN KAWO KARSHEN WULAKANTA YARA DA SAFARAR MUTANE TAHANYAR TATTAUNAWA DA MALAMAN ADDININ ISLAMA DA SHUGABANNI, SARAKUNAN GARGAJIYA A JIHAR. Mai Daraja, Gwamnan Jihar Zamfara Honarabul Dokta. Bello Mohammaed MON ( Matawallen Maradun) ya ce Gwamnatinsa na kokarin ganin bayan dukkan wani nau’in …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cire Dokar Hana Fita A Baki Dayan Kananan Hukumomi 23
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cire Dokar Hana Fita A Baki Dayan Kananan Hukumomi 23 Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta amince da cire dokar hana fita da saka Sanya daga karfe 6 na safiyar kowace rana zuwa 6 na Yamma a daukacin kananan hukumomi 23 da ke fadin Jihar baki …
Read More »Wadansu Yan Bindiga Sun Kashe Mace Mai Ciki, Sun Sace Mijinta A Kaduna
Imrana Abdullahi Wadansu masu satar mutane sun sace wata mata mai ciki inda suka kashe ta a ranar Talata da Yamma a Unguwar Rigachikun garin Kaduna. Wata majiya daga wurin da lamarin ya faru ta shaida mana cewa Matar tare da mijinta an sace su daga gidansu. Kamar yadda majiyarmu …
Read More »Gwamnatin Jihar Neja Ta Haramta Dukkan Wata Zanga Zanga
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da cewa ta hana dukkan wata nau’in Zanga Zanga a fadin Jihar baki daya. Bayanin hakan ma kunshe ne a cikin wata takardar da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin sakataren Gwamnatin Jihar Lawal Tanko da aka rabawa manema …
Read More »
THESHIELD Garkuwa