Sakamakon irin yadda wadansu mutane yan asalin karamar hukumar Faskari suka Gabatarwa da majalisar dokokin Jihar Katsina karkashin jagorancin Honarabul Tasi’u Maigari Zango korafi majalisar ta Dakatar da shugaban karamar hukumar ta Faskari Bala Ado har sai sun kammala gudanar da binciken da suke yi a kansa. Majalisar …
Read More »Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 85 Bisa Zargin Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke zuwa mana daga Jihar Kano na cewa a ranar Litinin da ta gabata hukumar da ke yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kai samame wani dandalin da wasu da ake zargi da shiga wani Kulab din Dare suna …
Read More »Surukar Sanata Ahmad Makarfi Ta Rasu
….Muna Cikin Alhini Da Juyayi Kwarai Daga Imrana Abdullahi Allah ya yi wa Hajiya Fatima da aka fi Sani da Binta Magaji Muhammad surukar Sanata Ahmad Muhammad Makarfi rasuwa. Marigayiya Fatima Magaji Muhammad ita ce mahaifiya ga matar Sanata Makarfi wato Hajiya Asma’u Ahmad Muhammad Makarfi. …
Read More »ALLAH YA YI WA NASIRU ILALLA RASUWA
BAYANAN da muke samu daga Jihar katsina na cewa Allah ya yi wa Shaikh Nasiru Sama’ila Ilalla Rasuwa sakamakon hadarin mota da ya rutsa da shi a hanyar Katsina. Shaikh Nasiru Sama’ila da aka fi Sani na Nasiru Ilalla shahararren Malamin addinin Islama ne da ya yi shura aka …
Read More »AN GA WATAN SALLAH A NAJERIYA – Sarkin Musulmi
….Gobe Juma’a take ranar Sallah Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar ya sanar da ganin watan Sallah wanda ya kawo karshen watan Azumin Ramadana da al’ummar musulmi suka yi a wannan shekarar. Mai alfarma Sarkin …
Read More »Zababben gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kafa kwamitin mika mulki Daga Hussaini Yero Zababben gwamnan Jahar Zamfara Dr Dauda Lawal Dare ya kafa kwamitin amsar mulki daga gwamnatinMuhammadu Bello Matawalle mai manbobi sitin . Wannan na kushe ne a wata sanarwa da mai magana da yawun zababen gwamnan wajan …
Read More »ZA MU CIYAR DA JIHAR KATSINA GABA – DIKKO RADDA
…Za mu tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar al’umma Daga Imrana Abdullahi Sabon zababben Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana kudirinsa na tabbatar da aiwatar da ingantattun gyare gyare domin ci gaban Jihar tare da al’ummarta baki daya. Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana wa al’ummar Jihar …
Read More »NA FI KOWA CANCANTAR ZAMA SHUGABAN MAJALISAR WAKILAI- Hon Abbas Tajudeen
Daga; Bashir Bello, Majalisa Abuja, Nijeriya DAN Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Zariya a Majalisar wakilai ta taraiya Abuja, Honarabul Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa yana daga cikin mutane 15 da suka fi kowa dadewa a Majalisar Dokokin tarayyar Najeriya wanda kuma ya kasance daga shiyyar Arewa …
Read More »AN YI SABABBIN NADE-NADE DA CANJIN SARAUTU A MASARAUTAR ZAZZAU
Domin samun ingancin gudanar da mulki a Masarautan Zazzau, Mai Martaba Sarkin Zazzau Malam Ahmed Nuhu Bamalli, CFR ya amince da canje – canje da kuma nada sababbin guraben Hakimai a Masarautar Zazzau kaman haka. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar da ke dauke da sa hannun …
Read More »GWAMNATI TA SAKE DUBA TSARIN CANZA FASALIN KUDI – DOKTA SULEIMAN
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bukaci Gwamnatin tarayya ta hannun Gwamnan babban Bankin Najeriya da ta sake duba irin yadda ake aiwatar da batun canza Fasalin kudi a duk fadin kasar baki daya. Amir na kungiyar habbaka al’amuran addinin Islama ta (MICA) Dokta Suleiman ne ya yi wannan kiran lokacin da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa