Home / Labarai (page 39)

Labarai

Surukar Sanata Ahmad Makarfi Ta Rasu

    ….Muna Cikin Alhini Da Juyayi Kwarai Daga Imrana Abdullahi     Allah ya yi wa Hajiya Fatima da aka fi Sani da Binta Magaji Muhammad surukar Sanata Ahmad Muhammad Makarfi rasuwa. Marigayiya Fatima Magaji Muhammad ita ce mahaifiya ga matar Sanata Makarfi wato Hajiya Asma’u Ahmad Muhammad Makarfi. …

Read More »

ALLAH YA YI WA NASIRU ILALLA RASUWA

  BAYANAN da muke samu daga Jihar katsina na cewa Allah ya yi wa Shaikh Nasiru Sama’ila Ilalla Rasuwa sakamakon hadarin mota da ya rutsa da shi a hanyar Katsina. Shaikh Nasiru Sama’ila da aka fi Sani na Nasiru Ilalla shahararren Malamin addinin Islama ne da ya yi shura aka …

Read More »

AN GA WATAN SALLAH A NAJERIYA – Sarkin Musulmi

  ….Gobe Juma’a take ranar Sallah Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar ya sanar da ganin watan Sallah wanda ya kawo karshen watan Azumin Ramadana da al’ummar musulmi suka yi a wannan shekarar. Mai alfarma Sarkin …

Read More »

Zababben gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kafa kwamitin mika mulki Daga Hussaini Yero Zababben gwamnan Jahar Zamfara Dr Dauda Lawal Dare ya kafa kwamitin amsar mulki daga gwamnatinMuhammadu Bello Matawalle mai manbobi sitin . Wannan na kushe ne a wata sanarwa da mai magana da yawun zababen gwamnan wajan …

Read More »

ZA MU CIYAR DA JIHAR KATSINA GABA – DIKKO RADDA

…Za mu tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar al’umma Daga Imrana Abdullahi Sabon zababben Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana kudirinsa na tabbatar da aiwatar da ingantattun gyare gyare domin ci gaban Jihar tare da al’ummarta baki daya. Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana wa al’ummar Jihar …

Read More »