Daga Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Zamfara a matsayin wurin da ake bukatar samun canji domin al’amura su ci gaba da inganta. Dan takarar kujerar majalisar wakilai a kananan hukumomin Anka da Talatar Mafara karkashin jam’iyyar ADC, Alhaji Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema …
Read More »Babban Bankin Najeriya Na Yin Biyayya Ga Umarnin Shugaban Kasa Na Amfani Da Naira 200
Daga Imrana Abdullahi Babban Bankin Najeriya ya bayyana cewa su a koda yaushe suna yin biyayya ne ga umarnin da shugaba Muhammadu Buhari ya bayar na yin amfani da tsohuwar takardar naira dari biyu (200) kawai. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda da aka rabawa manema labarai …
Read More »MAGANAR ZA A KASHE NERA 500 DA 1,000 BA GASKIYA BANE – CBN
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele ya bayyana cewa babu gaskiya a game da abin da wadansu kafofin yada labarai ke yadawa cewa wai a ci gaba da kashe takardun kudi na naira dari biyar (500) da naira dubu daya (1,000), sam ba gaskiya bane. A cikin …
Read More »AN NADA SABON HAKIMIN BAKORI A JIHAR KATSINA
…Alhaji Garba Tukur Idris Nadabo Ne Sabon Makaman Bakori Bayanan da muka samu na cewa Mai martaba Sarkin Katsina ya nada Alhaji Garba Tukur Nadabo matsayin sabon makaman Katsina Hakimin Bakori da ke Jihar Katsina domin ya maye gurbin wanda aka sauke a kwanan baya. Bayanan da muka samu sun …
Read More »GWAMNATIN BUHARI TA SAMAWA MATASA MILIYAN 4 AIKIN YI – NUHU FIKO
DAGA IMRANA ABDULLAHI Abubakar Nuhu Fiko, shugaban hukumar samawa mutane aikin yi ta kasa ya bayyana Gwamnatin da Muhammadu Buhari ke yi wa jagoranci da cewa babu kamarta wajen samawa jama’a abin yi domin kowa ya Dogara da kansa. Ya bayyana hakan ne a wajen bikin ranar hukumar da aka …
Read More »Zaben 2023: Rundunar NSCDC da “Yan Jarida sunyi taron hadin gyuwa a Zamfara
Hussaini Ibrahim Gusau A ci gaba da shirye-shiryen da hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta gudanar a jihar Zamfara, Kwamandan jihar, karkashin jagorancin Kwamanda Muhammad Bello Muazu ya shirya wani taron hadin gyuwa da kungiyar (NUJ) ta ‘yan jarida a jihar Zamfara ,zasu taka a rahoton zabe …
Read More »MUN YI HANNUN RIGA DA GWAMNAN BANKIN NAJERIYA – GANDUJE
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa ko kadan su taron Gwamnoni da suka yi da shugaban kasa sun bayyana matsayarsu ta rashin amincewa da matakin da Gwamnan Babban Bankin Najeriya ya dauka a game da batun canjin takardun kudin da aka sabunta. Kamar yadda …
Read More »Shugaban PDP Na Kasa Ya Mika Ta’aziyyarsa Ga Gwamna Tambuwal
Daga Imrana Abdullahi ….Bisa Rasuwar Mai Ba Gwamna Aminu Waziri Tambiwal Shawara Dokta Iyorchia Ayu, shugaban jam’iyyar PDP na kasa ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal bisa rasuwar Hajiya Aisha Maina,mai bayar da shawara ta musamman a kan harkokin ilimin yaya mata Ayu ya bayyana …
Read More »ZAN SAMAR DA GIDAN TALBIJIN A MAZABAR FUNTUWA – ASAS
…Zamu Yi Aiki Da Malamai,Hakimai, Dagatai Da Masu Inguwanni Daga Imrana Abdullahi Dan takarar kujerar majalisar dokoki ta tarayya domin wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume daga Jihar Katsina matashi Alhaji Abubakar Muhammad Asas. Abubakar Muhammad Asas, ya bayyana cewa tuni an samu Lasisin gina gidan Talbijin domin kara inganta …
Read More »ZAN YI WA KOWA ADALCI A JIHAR KADUNA – JONATHAN ASAKE
….Dan takarar Gwamna Na Jam’iyyar Lebo, Asake, Ya Gana Da Malaman Addinin Musulunci, Ya Ba Su Tabbacin Yin Adalci Ga Kowa Daga Imrana Abdullahi Honarabul Jonathan Asake, dan takarar Gwamna na Jam’iyyar Lebo a Jihar Kaduna,ya ba al’ummar Musulmi tabbacin cewa Gwamnatin da zai jagoranta za ta yi aiki bisa …
Read More »
THESHIELD Garkuwa