…RANAR 10 GA WATAN FABRAIRU GWAMNAN babban Bank8n Najetiya, Godwin Emefiele, ya sanar da cewa an yi karin kwanaki Goma domin a samu kammala hada hadar canjin sababbin takardun kudi da Kwanaki Goma. Kamar yadda Gwamnan Bankin ya sanar a cikin wata takardar da aka rabawa manema labarai a ranar …
Read More »JIRGIN KADUNA ZUWA ABUJA YA YI HADARI
Bayanan da muke samu daga wajen wasu fasinjojin Jirgin kasa da ke Jigila saga garin Kaduna zuwa Abuja ya yi hadari da misalin karfe daya da wasu mintoci na ranar yau Juma’a. Kamar yadda muka samu labari daga wasu fasinjojin da suke cikin Jirgin daga garin Kaduna zuwa Tashar Kubwa …
Read More »DUK WANDA BA SHI DA KATIN ZABE BA ZA A YI MASA RAJISTA BA ‘ MUNKAILA HASSAN TELA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Munkaila Hassan Tela Bazumbo Jagaban kungiyar Zabarkano a Najeriya ya bayyana cewa duk dan kungiyarsu da bashi da katin zabe ba za su yi masa rajista a matsayin dan kungiyar Zabarkano. Munkaila Hassan Tela ne ya bayyana hakan a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai …
Read More »MATASA SU GUJEWA BANGAR SIYASA – ALIYU YA’U DOGARA GA ALLAH
DAGA IMRANA ABDULLAHI Alhaji Aliyu Ya’u Dogara ga Allah fitaccen dan kasuwa ne da ke Kaduna ya yi kira ga daukacin matasa da su gujewa duk wani da zai Jefa su a cikin Bangar siyasa. Aliyu Ya’u Dogara ga Allah ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake tattaunawa …
Read More »Za Mu Kafa Gwamnatin Al’umma Da Taimakon Kasa – Jonathan Asake
Daga Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Jonathan Asake ya bayyana cewa sun kammala shiri tsaf domin kafa Gwamnatin da za ta rungumi kowa da kowa a Jihar Kaduna baki daya. Jonathan Asake ya bayyana hakan ne a wajen babban taron kaddamar da yan kwamitin Yakin neman zabensa da …
Read More »Da dumi duminsa: Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Wanke Dauda Lawal Dare A Matsayin Dantakarar Gwamnan Zamfara
IMRANA ABDULLAHI (NORTHERN NIGERIA) Kotun daukaka kara da ke shiyyar Sakkwato a arewacin tarayyar Najeriya ta tabbatar da dan takarar Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Dare a matsayin dan takarar jam’iyyar PDP, a zabe mai zuwa na shekarar 2023 da za a yi a watan Fabrairu mai …
Read More »ZAMAN LAFIYA YA TABBATA A JIHAR KADUNA – Kabiru Danladi Marafan Goningora
….Muna aiki ba Dare ba rana domin samar da zaman lafiya a tsakanin jama’a An yi kira ga daukacin iyaye da su mayar da hankali wajen yi wa yayansu nunin a rika fadakarwa domin tabbatar da an samu zaman lafiya da kyakkyawan zamantakewa a tsakanin al’umma. “Tun da aka …
Read More »An Zargi PDP Da Ayyukan Ta’addanci A Jihar Zamfara
Gamayyar Kungiyoyin Kwararru Na Dattawan Arewa Sun Kalubalanci Kalaman PDP A Game Da Batun Tsaron Jihar Zamfara …Sun Kalubalanci Dan takarar Gwamna Da Batun Raina Kotu Da Rashin Kwarewa. Gamayyar Kungiyar kwararru Dattawan arewacin Najeriya ta (NEPGO), reshen Jihar Zamfara sun yi Allah wadai da kakkausar murya bisa kalaman da …
Read More »Tsaro Ne Babban Kudirin Mu A Jihar Kaduna – Jonathan Asake
DAGA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar Labo (Labour) Honarabul Jonathan Asake ya bayyana batun tsaro a matsayin al’amari na farko da zai dauki mataki a kansa idan jama’a suka zabe shi Gwamnan Jihar Kaduna a zaben 2023 mai zuwa. Ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »KU KUJEWA MIYAGUN ABOKAI, JITA – JITA DA GUTSIRI TSOMA – KAILANI MUHAMMAD
DAGA IMRANA ABDULLAHI Wani uban Anguna guda Uku da ya Daura masu aure a yau Juma’a Iniiniya Dokta Kailani Muhammad ya bayyana cewa batun aure a matsayin Ibadar Allah tare da yin kira ga ma’auratan da su gujewa yan gutsiri tsoma, gulma da duk nau’in Jita – jita. Injiniya Kailani …
Read More »
THESHIELD Garkuwa