…Sun Ce Shugaba Ne Abin Koyi,Mai Kokarin Hada Kan Al’umma Jam’iyyar PDP ta kasa ta taya tsohon shugabansu kuma wanda ya yi Gwamnan jihar kaduna har karo biyu, Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, murnar ranar haihuwarsa da ya cika shekaru 66 a duniya. Sanata Makarfi dai kwararren ma’aikaci ne da ya …
Read More »SARDAUNAN FUNTUWA ALHAJI AKILU HASSAN YA YI KIRA GA AL’UMMA SU TASHI TSAYE WAJEN YIN ADDU’O’I
Daga Abdullahi Sheme Alhaji Akilu Babaye Daraktan kamfanin rukunin NAK kuma Sardaunan sarkin Maskan katsina hakimin funtuwa da ke jahar katsina ya yi kira ga dukkan jama’ar kasar nan musamman na karamar hukumar funtuwa dasu dage da addioi domin samun zaman lafiya da Damina mai albarka. Ya yi wannan kiran …
Read More »RASHIN KISHIN KASA KE HAIFAR DA KASHE KASHE, SATAR JAMA’A – DAN MARAYAN ZAKI
DAGA IMRANA ABDULLAHI AN Bayyana matsalar rashin kishin kasa da cewa shi ne ke haifar da matsalar tsaron da ta kai ga Satar jama’a da kashe kashe a Najeriya. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri, da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ne ya bayyana …
Read More »An Yi Addi’oin Musamman Domin Samun Zaman Lafiya A Katsina
A ranar Litinin din da ta gabata ne 1 ga watan Augusta shekara ta 2022 a ka gudanar da addi’oi na musamman a kananan hukumomin Funtuwa da Dandume da Bakori da Danja da karamar hukumar Sabuwa da ke Jihar katsina domin samun zaman lafiya da walwalar jama’a Dalilin wannan taron …
Read More »Dankishin Kasa Ya Daura Tutar Najeriya A Kan Gidansa
Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan kishin kasa da ke zaune a cikin garin Kaduna arewacin tarayyar Najeriya ya bukaci al’ummar kasar da su rika Sanya batun kishin kansu da kasarsu a gaba a koda yaushe domin komai ya kara inganta. Mai kishin kasar ya ce saboda irin kishin da yake …
Read More »Honarabul Isa Ashiru Kudan Ya Taimakawa Yan Sa Kai Na Yankin Keke
Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a jam’iyyar PDP honarabul Isa Ashiru Kudan ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna da su ci gaba da yin addu’o’in neman samun maganin matsalar tsaron da ke kara tabarbarewa a fadin Najeriya baki daya. Isa Ashiru ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Majalisar ZartaswarJihar Yobe Ta Amince Da Ware Naira Biliyan 7.7 Don Gudanar Da Muhimman Ayyuka.
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Majalisar zartaswar jihar Yobe ta amince da ware kudi Naira biliyan 7, 771,564,656.32 domin gudanar da wasu manyan muhimmancin ayyuka a jihar. Gwamnan jihar Mai Mala Buni ne ya jagoranci taron a fadar gwamnati dake Damaturu ranar Alhamis. Da yake zantawa …
Read More »An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Samar Da Tagwayan Hanyoyi A Garin Potiskum
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Al’ummar Karamar Hukumar Potiskum da ke jihar Yobe sun bukaci gwamnatin Tarayya da gwamnatin jihar Yobe da su hada hannu wuri guda domin samar da tagwayen hanyoyi daga Garin Adaya zuwa Babbar hanyar Jos, domin rage cunkoson ababen hawa da hadurra. Wani …
Read More »Mutanen Hayin Banki Sun Koka Game Da Batun Gidajensu Da Wani Kamfani Ya Kai Kararsu
IMRANA ABDULLAHI KADUNA Sakamakon karar da wani kamfani ya kai wadansu al’ummomin unguwar Hayin Banki inda yake karar wadansu mutane Tara da Coci guda uku ya sa lauyan mutanen kokawa ga manema labarai da bisa lamarin ga dai yadda, Lauya A M Imam, ya bayyana wani mutum da ke da …
Read More »Masu Zuba Jari Daga Kasar Sin Za Su Yi Noman Shinkafa Hekta 10,000 A Yobe
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Wasu gungun masu zuba jari na kasar Sin za su noma hekta 10,000 na noman shinkafa a wani gwaji na aikin noma a jihar Yobe. Mista Yung Wang, shugaban kungiyar ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kai ziyarar ban girma ga …
Read More »
THESHIELD Garkuwa