Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Wani hadarin mota da aka yi da ya shafi wata mota kirar Golf da yara da ke dawowa daga gona a Kwarin Kwanta daura da hanyar Buni Gari-Bara a karamar hukumar Gujba cikin jihar Yobe, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane tara da suka …
Read More »An Gudanar Da Bukuwan Sallah Cikin Kwanciyar Hankali A Jihar Yobe.
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu An gudanar da bukukuwan Sallah cikin kwanciyar hankali lami lafiya a fadin jihar Yobe yayin da musulmi suka fito domin gudanar da Sallah Eid-el- Kabir a dukanin masallatai ba tare da fuskantar wata barazanar tsaro ba. Wannan biki na Sallah …
Read More »Sakon Murnar Babba Sallah Ga Al’ummar Musulmi Daga Dokta Iyorchia Ayu, Shugaban Jam’iyyar PDP Na Kasa
(Imanin Mu Ya Fi Karfin Abin Da Muke Jin Tsoro) Ya yan uwana al’ummar Musulmi tare da murna da farin ciki nake taya daukacin al’umma Musulmin Najeriya da kuma Duniya baki daya murnar babbar Sallah Hakika babban alfanun da ke cikin sadaukarwar yin layya, alwai nuna kauna, …
Read More »Atiku Abubakar Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Barkindo
IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasar tarayyar Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana rasuwar Walin Adamawa Alhaji Sanusi Barkindo a matsayin wani babban rashin da ya bar gurbi mai wuyar cikewa Rashin Walin Adamawa wani babban gurbi ne mai wuyar cikewa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana hakan ne a wani …
Read More »Gwamna Zulum Ya Kaddamar da Kwamitocin Yan Gudun Hijira Da Tubabbun ‘Yan Boko Haram Mazauna Gudumbali Da Mairari.
Daga, Sani Gazas Chinade, Maiduguri Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kaddamar da wasu kwamitoci guda biyu, daya da zai kula da dawo da ‘yan gudun hijira daga kasashen makwabta da kuma kula da al’amuran tubabbun ‘yan tada kayar bayan Boko Haram. Wani kwamitin kuma …
Read More »Shugaba Buhari Ya Kaddamar Da Titin Mota Mai Nisan Kilomita 55 A Yobe
Daga Sani Saleh Chinade, Damaturu A ranar Lahadin da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da hanyar motar da tashi daga garin Nguru zuwa garin Gashua- Baymari mai tsawon kilomita 55 tare da mika shi ga gwamnatin Yobe. Shugaba Buhari wanda Ministan Wutar Lantarki, …
Read More »Gwamnan Matawalle ya tabbatar da dokar kisa ga masu bada rahotan siri ga ‘Yan Bindiga
Daga Hussaini Ibrahim Gwamnan jihar Zamfara Honarabul Bello Matawallen Maradun ya sanya hannu da tabbatar da dokar da ‘Yan majalisar Dokokin jihar suka yi na aiwatar da Kisa ga wanda aka kama da hannu cikin ‘Yan Bindiga Masu Garkuwa da mutane da masu ba ‘yan Bindiga bayanan …
Read More »An Kira Maniyyatan Hajiin Bana Na Shiyyar Funtuwa, Dutsinma
IMRANA ABDULLAHI BAYANAN da muke samu daga hukumar Alhazai ta Jihar Katsina na cewa hukumar ta kira ragowar Maniyyatan kananan hukumomin yankin Funtuwa da kuma wasu daga Dustinma da su hallara a sansanin Alhazai da ke kan hanyar Daura a Katsina domin shirye shiryen tafiya kasa mai tsarki su sauke …
Read More »An Rufe Wasu Kasuwanni A Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Bello Matawalle, ta bayyana rufe wasu kasuwanni a kananan hukumomi biyu sakamakon tabarbarewar harkokin tsaro a Jihar. Kasuwannin da lamarin ya shafa kai tsaye su ne Kasuwannin Mada, Wonaka da Ruwan Bore a karamar hukumar Gusau, da kuma masarautar Yandoto …
Read More »Gwamna Buni Ya Yabawa Gwamnatin Tarayya Kan Maido Kudaden Ta, A Matsayin Diyya Na Hanyoyi Da Ta Gina
Sani Gazas Chinade, Daga Damaturu Gwamnan jihar Yobe Hon. Mai Mala Buni ya yabawa gwamnatin tarayya bisa amincewar da maido da makudan kudi kimanin Naira biliyan 18 da gwamnatin jihar ta kashe wajen sake gina titunan gwamnatin tarayya guda biyar da ke jihar. Gwamna Buni ya yi …
Read More »
THESHIELD Garkuwa