Home / Labarai (page 47)

Labarai

Atiku Abubakar Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Barkindo

IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasar tarayyar Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana rasuwar Walin Adamawa Alhaji Sanusi Barkindo a matsayin wani babban rashin da ya bar gurbi mai wuyar cikewa Rashin Walin Adamawa wani babban gurbi ne mai wuyar cikewa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana hakan ne a wani …

Read More »

An Rufe Wasu Kasuwanni A Jihar Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Bello Matawalle, ta bayyana rufe wasu kasuwanni a kananan hukumomi biyu sakamakon tabarbarewar harkokin tsaro a Jihar. Kasuwannin da lamarin ya shafa kai tsaye su ne Kasuwannin Mada, Wonaka da Ruwan Bore a karamar hukumar Gusau, da kuma masarautar Yandoto …

Read More »