Home / Labarai (page 48)

Labarai

Gwamnatin Yobe Za Ta Kafa Kamfanin sarrafa Nama

  Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu     Gwamnatin jihar Yobe tare da hadin gwiwar kamfanin kasar Masar, Messrs Los Amigos, sun kammala shirin kafa kamfanin sarrafa nama a Damaturu, babban birnin jihar. Kwamitin gudanarwa na jiha da hadin gwiwar kamfanin na Masar sun ziyarci Gwamna Mai Mala Buni, a …

Read More »

AN GARGADI MASU KOKARIN MATSAWA MASU ZABEN DAN TAKARA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kwamitin shirya zaben dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC takarar shugaban kasa a tarayyar Najeriya sun bayyana gargadi karara ga masu kokarin matsawa masu zaben dan takara su rubuta sunan da suke bukata sabanin irin tanaje tanajen zaben ya tanadar. A lokacin da aka fara gudanar …

Read More »

AN RANTSAR DA SHUGABANNIN KANANAN HUKUMOMI A KATSINA

Daga Abdullahi Sheme   An yi Bikin rantsar da Mataimakan Shuwagabannin Kananan Hukumomi tare da Sabbin Kansilolin Kananan Hukumomin Dandume, Danja, Faskari da Sabuwa a Jihar Katsina. A jiya Alhamis ne 14 ga watan afrilu 2022 aka rantsar da sabbin zababbun kansiloli a kananan hukumomin Dandume, Danja, Faskari da kuma …

Read More »

SHEIKH El – ZAZZAKY YA TAIMAKAWA YAN JARIDA DA ABINCIN AZUMI

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI SAHARARREN Malamin addinin musulunci da ke tarayyar Najeriya Sheikh Ibrahim Yakubu El- zazzaky ya taimakawa yan jarida da abincin Azumi. Da yake mikawa manema labaran a Jihar Kaduna kayan abincin Azumin Malamin addinin Kirista Fasto Yohanna Y. D Buru, ya shaidawa yan jaridar cewa Malam Sheikh Ibrahim …

Read More »