MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI AN yi kira ga mawadata da Allah ya ba hannu da shuni da su taimakawa mabukata da ke cikin al’umma kamar yadda addinin musulunci ya bayar da umarnin a aikata musamman a wannan wata na Azumi mai alfarma. Shugaban al’umma Mu’azu Mohammad Abubakar majidadin Gundumar Afaka kuma …
Read More »Hassada, Kiyayya Da Gaba A Tsakanin Malamai Ya Yi Yawa- Dokta Hamisu Ya’u
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI USTAZ DOKTA HAMISU YA’U, sanannen Malami ne mai wa’azin addinin musulunci kuma dan kasuwa ya bayyana cewa akwai wadansu matsalolin da suka yi wa jama’a yawa musamman ma kuma a bangaren malamai. Dokta Hamisu Ya’u, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da wa’azin watan …
Read More »ABUBUWAN DA KE FARUWA SUN SABAWA HANKALI DA TUNANI – HONARABUL YUSUF BALA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana abubuwan da ke faruwa sakamakon matsalolin tsaro da cewa sun sabawa Tunani da hankali. Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna honarabul Yusuf Bala Ikara ne ya bayyana hakan a lokacin wata tattaunawa da wakilin mu a Kaduna. Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin tutar jam’iyyar APC …
Read More »An yi kira ga al’ummar musulmi su tsaya a kan gaskiya
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana kasashen al’ummar musulmi da cewa sun kasance a cikin jarabawa matuka da gaske don haka a dage da yin addu’o’i a wuraren yin Sallah da sujada da kuma cikin Dare kasancewar halin da ake ciki a yanzu ya fi karfi kowa Malam Ibrahim Rafin Gomo …
Read More »AN GA WATAN AZUMI A NAJERIYA – SARKIN MUSULMI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu daga fadar Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Sa’adu Abubakar III, ya tabbatar da ganin watan Ramadana mai alfarma a Najeriya. Wanda hakan ya tabbatar da cewa a gobe ne daya ga watan Ramadana don haka a gobe za a tashi da Azumi kenan. …
Read More »SAI DA MUKA YI TAFIYAR KILOMITA UKU A KASA – Ya’u Abdullahi
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Alhaji Ya’u Abdullahi, wanda yakasance shugaban jam’iyyar APC ne a karamar hukumar Gada cikin Jihar Sakkwato, arewacin tarayyar Najeriya ya kasance daya ne daga cikin mutanen da suka tsallake Rijiya da baya lokacin harin da yan Ta’adda suka kai wa Jirgin kasa da ya fito daga tashar …
Read More »MAGANAR BUHARI ABIN AL’AJABI NE A NAJERIYA – SHU’AIBU MIKATI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Masani a kan harkar tattalin arziki kuma shahararren dan kasuwa kuma tsohon dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a tarayyar Najeriya Alhaji Shu’aibi Idris Mikati, ya bayyana maganar da shugaba Buhari ya yi da ya ba yan kasar hakuri game da batun matsalar man fetur, man Gas, iskar …
Read More »TA’ADDANCI A AREWA: MATAKAN DA GWAMNA BELLO MATAWALLE YA DAUKA SUNE HANYA KAWO KARSHEN YAN BINDIGA A AREWA MASO YAMMA- INJI KUNGIYAR DATTAWAN AREWA
– Wasu Manya da yan siyasa Arewa ne kashin bayan ci gaban yaduwar ayyukan yan bindiga – An shawarci Gwamnatin tarayya ta taimakawa yan gudun hijira kafin watan Azumin Ramadan ya tsaya. Wata kungiyar Yan kishin na Dattawan arewacin Najeriya mai suna “Arewa Elders Initiatives and Interactive Group” sun yaba …
Read More »ZAN CI GABA DA INGANTA RAYUWAR MARAYU DA MABUKATA – MATAWALLEN KAZAURE
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI DAN takarar Gwamnan Jihar Jigawa karkashin jam’iyyar PDP Alhaji Bashir Adamu (ofr) Matawallen Kazaure, da ake yi wa lakabi da Jumbo” ya bayyana harkar taimakawa marayu da marasa galihu da ke cikin al’umma a matsayin abin da zai ba muhimmanci domin a samu ingantar harkokin rayuwa baki …
Read More »INA KIRA GA GWAMNA EL- RUFA’I YA KWATO MANI FILI NA – FIRDAUSI ABDULLAHI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI AN yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, da ya Sanya baki domin kwato wa Firdausi Abdullahi, filin ta. Kiran ya fito ne daga bakin Firdausi Abdullahi, da ta kokawa manema labarai a cikin garin Kaduna, da nufin kai kukanta ga Gwamnan Jihar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa