Home / Labarai (page 51)

Labarai

MUNA BUKATAR JIRAGEN YAKI – SANATA MANDIYA

  MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sanata mai wakiltar yankin Funtuwa ta Kudu da ake kira Karaduwa a Jihar Katsina  Sanata Bello Mandiya, ya bayyana matukar damuwarsa da irin yadda yan bindiga ke kai hare hare suna kwashe jama’a a wasu sassan yankunsa da nufin karbar kudin fansa. Sanata Bello Mandiya ya …

Read More »

AN TUBE RAWANIN YAKUBU DOGARA A BAUCHI

Masarautar Bauchi ta dakatar da sarautar da ta ba tsohon Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Yakubu Dogara, a matsayin Jakadan Bauchi. Yakubu Dogara dai ya wakilci al’ummar kananan hukumomin Dass, Tafawa Balewa Da Bogoro duk a Jihar Bauchi. Masarautar dai ta dauki matakin ne saboda wasu rikice-rikice da aka samu a …

Read More »

YA RATAYE KANSA A JIGAWA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wani dan shekaru 25 mai suna Naziru Badamasi, da ke zaune a kauyen Tsadawa cikin karamar hukumar Taura ya rataye kansa a jikin wata Bishiya, sakamakom hakan ya mutu har lahira.   Rundunar yan Sanda ta kasa reshen  Jihar Jigawa ta tabbatar da faruwar lamarin ta bakin …

Read More »

ALLAH YA BA NAJERIYA IKON MAGANCE MATSALOLIN TSARO

  MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI WANI JIGO A HARKOKIN SIYASA A JIHAR KATSINA ALHAJI RABI’U LAWAL MASKA DA AKE YI WA LAKABI DA RABE MELA, YA BAYYANA GAMSUWA DA IRIN YADDA SHUGABA MUHAMMADU BUHARI KE KOKARIN GANIN YA WARWARE MATSALAR TSARO A TARAYYAR NAJERIYA.     ALHAJI RABE MELA, YA BAYUANA …

Read More »